Kwalejin Ma'aikatan Gudanarwa ta Najeriya

Kwalejin Ma'aikatan Gudanarwa ta Najeriya ita ce jami'ar bayar da digiri dake Topo, wani gari a Badagry, Jihar Legas, kudu maso yammacin Najeriya.[1][2] Gwamnatin tarayyar Najeriya ce ta kafa kwalejin a shekarar 1973 a lokacin mulkin soja a matsayin cibiyar bunkasa harkokin gudanarwa na horar da ma’aikatan gwamnati.[3][4]

Kwalejin Ma'aikatan Gudanarwa ta Najeriya
Bayanai
Iricollege (en) Fassara
ƘasaNajeriya
Tarihi
Ƙirƙira1973
ascon.gov.ng

Fitattun tsofaffin ɗalibai

Manazarta